NDLEA ta Kama Dilar Kwayoyi a wani sumame a Kano

0
Hukumar Hana Sha Da Fataucin Miyagun Kwayoyi ta Kano NDLEA ta yi nasarar kama wani dilar kwayoyi. Hukumar ta yi nasarar cafke matashin ne a...

Dalilan da suka sa Tinubu da majalisa suka dakatar da ƙudirorin dokar haraji

0
A ranar Laraba ne Majalisar Dattawan Najeriya ta sanar da jingine aiki kan ƙudirin dokokin haraji na ƙasar, wanda Shugaban Ƙasa Bola Tinubu ya...

Naira biliyan huɗu sun shigo hannunmu a matsayin tallafi – Zulum

0
Gwamnan jihar Borno, Babagana Umara Zulum, ya bayyana cewa ya zuwa ranar Lahadin da ta gabata, gwamnatin jihar ta karɓi kusan naira biliyan huɗu...

NEF ta fara taron nemawa Arewa mafita

0
Ƙungiyar Dattawan Arewa (NEF) ta fara gudanar da wani taron kwanaki biyu a Abuja domin neman mafita ga matsalar talauci da kuma ci gaban...

Jami’an tsaro sun kama tirela shakare da buhunan kasusuwan jakkai a arewacin a Nijeriya

0
Jami'an Kwastam sun sanar da kama tirela shakare da kasusuwan jakkai da aka kiyasta kudinsu na iya kaiwa Naira milyan 150. Jami'an na Kwastam da...

NRC ta bayyana musabbabin Hadarin Jirgin Ƙasan Abuja -Kaduna

0
Hukumar kula da Jiragen Ƙasa ta Ƙasa (NRC) ta bayyana musabbabin hadarin jirgin ƙasa da ya afku a hanyar Abuja zuwa Kaduna a ranar...

Matatar man Dangote ta dakatar da sayar da fetur da kudin Naira

0
Matatar man fetur ta Dangote ta sanar da dakatar da sayar da fetur da kudin Naira, matakin da ya tayar da hankalin ’yan kasuwa...

Fargabar Tashin Bam: Gwamnatin Kano Ta Haramta Shigo da Kayan Gwangwan

0
  Gwamnatin Jihar Kano ta sanar da haramta shigo da kayayyakin gwangwan daga yankin Arewa maso Gabas zuwa cikin jihar, a wani mataki na dakile...

Gwamnatin Tarayya Ta Ƙaddamar da Cibiyar Fasaha ta NCC a Kano

0
Gwamnatin Tarayya ta ƙaddamar da Cibiyar Fasaha ta Zamani ta Arewa Maso Yamma da Hukumar Sadarwa ta Ƙasa (NCC) ta gina a Kano. Ministan...

Nijeriya na fafutukar samun kujerar din-din-din a Majalisar Dinkin Duniya

0
Yayin da ya ke wakiltar shugaba Bola Tinubu a babban taron majalisar karo na 80 a birnin New York na Amurka, mataimakin shugaban Najeriya...

Latest Posts

Kotu ta daure mutumun daya yanka Tsuntsu yayi romonsa

0
An gurfanar da wani mutum a gaban kuliya a Florida na Amurka sakamakon zargin yanka tsuntsun Dawisu tare da yin dabge da naman. Mutumin ya...

Super Eagles za ta yi wasan zumunci da Colombia da Venezuela a watan Nuwamba

0
Tawogar ƙwallon ƙafar Nijeriya, Super Eagles za ta yi wasannin sada zumunci da ƙasashen Columbia da Venezuela a watan Nuwamba. A wata sanarwa da hukumar...

Ƴan Najeriya fiye da miliyan 6.2 sun kammala matakin farko na rajistar katin zaɓe...

0
Ƴan Najeriya fiye da miliyan 6.2 sun kammala matakin farko na rajistar katin zaɓe ta yanar gizo – INEC Fiye da ƴan Najeriya miliyan 6.2...

NEF ta fara taron nemawa Arewa mafita

0
Ƙungiyar Dattawan Arewa (NEF) ta fara gudanar da wani taron kwanaki biyu a Abuja domin neman mafita ga matsalar talauci da kuma ci gaban...

Trump ya sake sanar da harajin kashi 100% kan fina-finan da aka yi a...

0
Shugaban Amurka, Donald Trump, ya sake sanar da cewa za a saka harajin kashi 100 cikin 100 kan duk wani fim da aka yi...