Hukumar hana Sha da fataucin miyagun kwayoyi ta gudanar da tattaki a Kano kan...

0
  Hukumar Hana Sha da Fataucin Miyagun Kwayoyi (NDLEA) reshen jihar Kano, tare da haɗin gwiwar gidauniyar EL’s Foundation, sun gudanar da tattakin wayar da...

Mutune 16 Sun Rasu, 400 Sun Jikkata a Kenya

0
  Ƙungiyar Kare Haƙƙin Bil’adama ta Ƙasar Kenya ta bayyana cewa aƙalla mutane 16 ne suka rasa rayukansu yayin da sama da 400 suka jikkata...

GIDAN REDIYO DA TALABIJIN NA FORTUNES ZAI TALLAFA WA RUNDUNAR SOJI A KOKARINTA NA...

0
Shugaban Gidan Radio da Talabijin na Fortunes, Alhaji Ibrahim Magaji Dosara, ne ya bayyana hakan lokacin da ya jagoranci ziyarar aiki ga Babban Kwamandan...

Matatar man Dangote ta dakatar da sayar da fetur da kudin Naira

0
Matatar man fetur ta Dangote ta sanar da dakatar da sayar da fetur da kudin Naira, matakin da ya tayar da hankalin ’yan kasuwa...

Naira hamsin da biyu N52 ake sayar da litar fetur a kasar Libya

0
Har yanzu kasar Libya ce mafi daukin man fetur a duk nahiyar Afrika, inda ake sayar da litar kan kudi Diner 0.15 a kudin...

Wasu rahotanni sun bayyana cewa Shugaban Kasa Bola Ahmad Tinubu na Shirin maye gurbin...

0
Rahotanni na nuni da cewa Shugaba Bola Ahmed Tinubu na shirin maye gurbin mataimakinsa, Kashim Shettima, da tsohon Gwamnan Jihar Kano kuma jagoran jam’iyyar...

NDLEA ta Kama Dilar Kwayoyi a wani sumame a Kano

0
Hukumar Hana Sha Da Fataucin Miyagun Kwayoyi ta Kano NDLEA ta yi nasarar kama wani dilar kwayoyi. Hukumar ta yi nasarar cafke matashin ne a...

An kama tsohon daraktan FBI da laifuka biyu a Amurka

0
Mahukunta a Amurka sun tabbatar zargin da ake yi wa tsohon daraktan hukumar tsaro FBI James Comey da yin karya ga majalisar dokokin kasar...

Najeriya ta fitar da taken bikin ƴancin kai na shekarar 2025

0
Gwamnatin Najeriya ta fitar da taken bikin ƴancin kai na shekarar 2025. Taken shi ne “ Nigeria@65: Dole mu haɗa hannu domin ciyar da...

Mutane 600 Sun Mutu 600 Sun Bata A wata Ambaliyar ruwa

0
  Majalisar Wakilai ta Najeriya ta bayyana girman iftila’in ambaliyar ruwa da ya afku a Mokwa, jihar Neja, da wasu sassan ƙaramar hukumar Edu a...

Latest Posts

Kotu ta daure mutumun daya yanka Tsuntsu yayi romonsa

0
An gurfanar da wani mutum a gaban kuliya a Florida na Amurka sakamakon zargin yanka tsuntsun Dawisu tare da yin dabge da naman. Mutumin ya...

Super Eagles za ta yi wasan zumunci da Colombia da Venezuela a watan Nuwamba

0
Tawogar ƙwallon ƙafar Nijeriya, Super Eagles za ta yi wasannin sada zumunci da ƙasashen Columbia da Venezuela a watan Nuwamba. A wata sanarwa da hukumar...

Ƴan Najeriya fiye da miliyan 6.2 sun kammala matakin farko na rajistar katin zaɓe...

0
Ƴan Najeriya fiye da miliyan 6.2 sun kammala matakin farko na rajistar katin zaɓe ta yanar gizo – INEC Fiye da ƴan Najeriya miliyan 6.2...

NEF ta fara taron nemawa Arewa mafita

0
Ƙungiyar Dattawan Arewa (NEF) ta fara gudanar da wani taron kwanaki biyu a Abuja domin neman mafita ga matsalar talauci da kuma ci gaban...

Trump ya sake sanar da harajin kashi 100% kan fina-finan da aka yi a...

0
Shugaban Amurka, Donald Trump, ya sake sanar da cewa za a saka harajin kashi 100 cikin 100 kan duk wani fim da aka yi...