Trump ya sake sanar da harajin kashi 100% kan fina-finan da aka yi a...

0
Shugaban Amurka, Donald Trump, ya sake sanar da cewa za a saka harajin kashi 100 cikin 100 kan duk wani fim da aka yi...

Hukumar hana Sha da fataucin miyagun kwayoyi ta gudanar da tattaki a Kano kan...

0
  Hukumar Hana Sha da Fataucin Miyagun Kwayoyi (NDLEA) reshen jihar Kano, tare da haɗin gwiwar gidauniyar EL’s Foundation, sun gudanar da tattakin wayar da...

Kotu ta daure mutumun daya yanka Tsuntsu yayi romonsa

0
An gurfanar da wani mutum a gaban kuliya a Florida na Amurka sakamakon zargin yanka tsuntsun Dawisu tare da yin dabge da naman. Mutumin ya...

NEF ta fara taron nemawa Arewa mafita

0
Ƙungiyar Dattawan Arewa (NEF) ta fara gudanar da wani taron kwanaki biyu a Abuja domin neman mafita ga matsalar talauci da kuma ci gaban...

Matatar man Dangote ta dakatar da sayar da fetur da kudin Naira

0
Matatar man fetur ta Dangote ta sanar da dakatar da sayar da fetur da kudin Naira, matakin da ya tayar da hankalin ’yan kasuwa...

Nijeriya na fafutukar samun kujerar din-din-din a Majalisar Dinkin Duniya

0
Yayin da ya ke wakiltar shugaba Bola Tinubu a babban taron majalisar karo na 80 a birnin New York na Amurka, mataimakin shugaban Najeriya...

GIDAN REDIYO DA TALABIJIN NA FORTUNES ZAI TALLAFA WA RUNDUNAR SOJI A KOKARINTA NA...

0
Shugaban Gidan Radio da Talabijin na Fortunes, Alhaji Ibrahim Magaji Dosara, ne ya bayyana hakan lokacin da ya jagoranci ziyarar aiki ga Babban Kwamandan...

Naira biliyan huɗu sun shigo hannunmu a matsayin tallafi – Zulum

0
Gwamnan jihar Borno, Babagana Umara Zulum, ya bayyana cewa ya zuwa ranar Lahadin da ta gabata, gwamnatin jihar ta karɓi kusan naira biliyan huɗu...

Wani bom ya fashe a jihar Barno Wanda yayi sanadiyar mutuwar mutane hudu tare...

0
  Hukumar ‘yan sanda a jihar Borno ta tabbatar da mutuwar mutane huɗu tare da jikkatar wasu goma bayan da wata mota ta taka bam...

Jami’an tsaro sun kama tirela shakare da buhunan kasusuwan jakkai a arewacin a Nijeriya

0
Jami'an Kwastam sun sanar da kama tirela shakare da kasusuwan jakkai da aka kiyasta kudinsu na iya kaiwa Naira milyan 150. Jami'an na Kwastam da...

Latest Posts

Kotu ta daure mutumun daya yanka Tsuntsu yayi romonsa

0
An gurfanar da wani mutum a gaban kuliya a Florida na Amurka sakamakon zargin yanka tsuntsun Dawisu tare da yin dabge da naman. Mutumin ya...

Super Eagles za ta yi wasan zumunci da Colombia da Venezuela a watan Nuwamba

0
Tawogar ƙwallon ƙafar Nijeriya, Super Eagles za ta yi wasannin sada zumunci da ƙasashen Columbia da Venezuela a watan Nuwamba. A wata sanarwa da hukumar...

Ƴan Najeriya fiye da miliyan 6.2 sun kammala matakin farko na rajistar katin zaɓe...

0
Ƴan Najeriya fiye da miliyan 6.2 sun kammala matakin farko na rajistar katin zaɓe ta yanar gizo – INEC Fiye da ƴan Najeriya miliyan 6.2...

NEF ta fara taron nemawa Arewa mafita

0
Ƙungiyar Dattawan Arewa (NEF) ta fara gudanar da wani taron kwanaki biyu a Abuja domin neman mafita ga matsalar talauci da kuma ci gaban...

Trump ya sake sanar da harajin kashi 100% kan fina-finan da aka yi a...

0
Shugaban Amurka, Donald Trump, ya sake sanar da cewa za a saka harajin kashi 100 cikin 100 kan duk wani fim da aka yi...